Limamin masallacin Juma’a na Bukavu Barrack, a jihar Kano, Manjo Sabi’u Muhammad Yusuf, ya ja hankalin al’ummar Musulmi da su kasance masu yin addu’a, domin ita...
Limamin Juma’a na unguwar Sharaɗa, Baharu Abdul Rahman, ya hankalin al’ummar Musulmi da su rinƙa jin ƙan ƴan uwan su. Malam Baharu Abdul Rahman, ya bayyana...
Limamin masallacin Juma’a na Nana A’isha da ke unguwar Na’ibawa Gabas, Malam Mu’az Muhammad, ya ce, bai halatta a yi koyi da Yahudu ko Nasara a...
Mai martaba sarkin Kano, Alhaji Aminu Ado Bayero, ya nada Alhaji Tajuddeen Bashir Baba a matsayin sabon mai unguwar Yakasai. Nadin ya biyo bayan mutuwar tsohon...
Kotun shari’ar musuinci mai zamanta a Ungogo karkashin jagorancin mai shari’a, Mansur Ibrahim ta hori wata mata da daurin talala na shekara daya. Matar mai suna,...
Kotun Shari’ar muslunci mai zamanta a Ungogo karkashin jagorancin mai shari’a, Mansur Ibrahim, ta hori wasu samari 5 da daurin shekara 2 kowannen su. Tun da...
Kotun majistret mai lamba 55, da ke zamanta a ‘yan Alluna da ke unguwar Koƙi a jihar Kano, ƙarƙashin mai shari’a Sadiƙu Sammani, ta sanya wata...
Kotun shari’ar musulunci da ke zamanta a ƙaramar hukumar Ungogo, ƙarƙashin mai shari’a Mansur Ibrahim, ta hori wata mata mai suna, Sailuba Abubakar da ɗaurin shekara...
Hukumar kwallon kafa ta Najeriya NFF ta sanar da nadin Jose Peseiro, a matsayin sabon mai horas da Super Eagles. Hukumar kwallon kafa ta kasa NFF...
Abubakar Shu’aibu, ya bayyana hakan ne, a zantawar sa da wakilin mu na ‘yan Zazu, Abba Isah Muhammad. Wani matashi a jihar Kano mai suna Abubakar...
Kotun shari’ar musulunci da ke ƙaramar hukumar Ungogo, ƙarƙashin mai shari’a Mansur Ibrahim Bello, an gurfanar da Dagacin Dausayi da mutane biyu kan zargin sayar da...
Wani mazaunin yankin Faki a ƙaramar hukumar Ikara, mai gudanar da harkokin noma a jihar Kaduna, Sani Nuhu, ya shawarci manoman yankin da su guji karbar...
Kotun Shariar muslinci mai zamanta a Ungogo karkashin jagorancin mai shari’a, Mansur Ibrahim, ta hori wani mai wankin mota da daurin shekaru 2 ko zabin tara...
Kotun shari’ar musulinci mai zamanta ta Ungogo karkashin jagorancin mai shari’a ta sanya ranar 5 ga watan 1 na shekara mai zuwa, domin fara sauraron shaidu...
Kotu ta ci gaba da sauraron shari’ar nan da gwamnatin Kano ta shigar da karar lauyan da a ke zargi mai suna, Barista Hashim Husaini Hashim...