Wata mata ana zargin ta kona abokiyar zamanta da ‘Yarta da Tafashasshen ruwan zafi a Unguwar Sheka Sabuwar Abuja dake Karamar hukumar Kumbotso. Kakakin rundunar ‘yan...
Mai martaba sarkin Kano, Alhaji Aminu Ado Bayero, ya gargaɗi daliban makarantun Islamiyya da su ƙara ƙaimi wajen neman ilmin addinin musulunci, domin rabauta da rahmar...
Jami’ar Bayero ta ce, za ta mayar da daukar darasin nan na General Studies Program wato GSP ta hanyar yanar gizo domin daukar matakin kare dalibai...
Sakamakon wasan kwallon Golf na jami’an daura dammara da a ka fafata a fadina kasarar nan tare da wakilin mu Musa Abdu Tudun Wada.
Majalisar dokokin jihar Kano ta dage zaman majalisar da ta y niyar komawa a ranar Litinin 25-01-201, sakamakon matakin da gwamnatin jihar Kano ta dauka na...
Gwamnatin jihar Kano ta biya kimanin naira miliyan 50 ga hukumar NECO domin sakin sakamakon jarabawar ta NECO ga daliban jihar Kano. Kwamishinan ilimi na jihar...
Limamin masallacin Juma’a na Malam Abubakar Dantsakuwa dake yankin Gaida Ja’en a karamar hukumar Gwale Malam Abdulkarim Aliyu ya ce, sai al’umma sun koma kan koyarwar...
Babban limamin masallacin Juma’a na Abdullahi Ibni Mas’ud dake unguwar Kabuga ‘Yan Azara Malam Zakariya Abubakar ya bukaci al’umma da su yi amfani da tufafi da...
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta ce, ta bude makarantar koyar da zamantakewar aure ga ma’aurata da masoya maza da mata. Babban kwamandan Hukumar Sheik Harun...
Babban kwamandan Hukumar Hisba a jihar Kano Sheikh Harun Ibn Sina ya ce, Hukumar Hisba za ta dauki ma’aikata ‘yan sa kai maza da mata sama...
Wani jamii’in daura dammara a Nijeriya kuma kwararre a harkar kwallon Golf, Adamu Sa’idu, ya ce ya fara wasan ne da dakwan jakar zakakuran ‘yan a...
Hukumar shirya gasar ajin matasa rukuni na biyu wato division two ta dage wasannin da za a fafata a gobe Juma’a da karfe biyu wanda wasan...
Hukumar da ke kula da ababen hawa a jihar Kano, KAROTA ta kama wata mota kirar Golf dake dauke da buhunan tabar Wiwi zuwa jihar. Hakan...
Shugaban kasuwar Muhammadu Abubakar Rimi ta Sabon Gari Alhaji Uba Zubairu Yakasai ya ce, za su dauki mataki akan masu abinci da masu gadi da kuma...
Hukumar Kashe Gobara ta jihar Kano ta yi kira ga al’umma da su kiyaye wajen amfani da wuta a lokacin sanyi domin kaucewa tashin Gobara. Mai...