Tuni kotun daukaka kara dake zamanta a kaduna karkashin alkalai 5 ta zauna domin fara sauraron daukaka karar da Jam iyyar PDP da dan takarar gwamna...
09:35am A dai-dai wannan lokaci alkalan kotun daukaka kara dake Kaduna suna gab da zaunawa domin fara sauraron daukaka karar da dan takarar gwamnan jihar Kano...
Hakika hawa dutsen Dala a ranar da ake gabatar da bikin takutaha yana nuna alamun bikin Maguzawa da suke yi a Kano duk shekara, wanda suke...
Dubunnan musulami ne ke gudanar da bikin zagaye na Takutaha a duk shekara domin tunawa da ranar haihuwar manzon tsira Annabi Muhammad (s.a.w), al’umma na zagaye...
Haqiqa kowane irin al’amari, akwai yadda ake tsara shi kuma a gudanar da shi. Don haka, kowane irin biki a qasar Hausa akwai yadda ake gabatar...
An sha kai-kawo a tsakanin masana game da ma’ana ko asalin wannan kalma ta takutaha. Wannan ce ta sa aka sami mabambantan ra’ayoyi game da wannan...
A yau jumu’a limamin masallacin jumu’a na Jami’u Ammar bin Yasir dake unguwar Gwazaye a nan Kano, Mallam Abubakar Umar Yasayyadi ya gabatar da huduba akan...
Rundunar ‘yan sanda ta jihar Kano ta cafke wani matashi mai suna Anas Isa dan shekaru 22, mazaunin unguwar Zangon Dakata, wanda ake zargida hada baki...
Jami’an gidan gyaran hali na Kurmawa dake nan Kano sun cafke wata budurwa mai suna Zainab Musa ‘yar kimanin shekaru 20 mazauniyar unguwar Hotoro Dan Marke...
Wannan al’amari dai ya faru ne a ranar biyar 5 ga watan Mayun shekara ta 2019 da muke ciki, inda wani mutum mai suna Zahraddin Ado...
Kotun majistiri mai lamba 35 dake nan Kano, karkashin mai shari’a Sanusi Usman Atana ta yanke hukuncin daurin watanni 20 babu zabin tara ga wani mutum...
Gwamnatin jihar Kano ta bayyana cewa zata yi garanbawul ga tashoshin daukar fasinjoji dake fadin jihar Kano, domin kara inganta su da kuma samar da tsaro...
Babbar kotun jihar Kano mai lamba 3 karkashin jagorancin mai shari’a Ahmad Tijjani Badamasi ta wanke matar nan Sadiya Abubakar mazauniyar unguwar Medile dake karamar hukumar...
Rundunar ‘yan sanda ta jihar Kano ta tabbatar da cafke wasu matasa su goma sha bakwai 17 wadanda ake zargi da kai hari ga jami’an rigakafin...
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta gurfanar da wasu mata 6 a gaban kotu, bisa zargin su da aikata caca. Tun da farko dai ‘yan sanda...