Hukumar ‘yansanda ta rufe sashen dake Kula da Zirga-Zirgar Ababen Hawa a Jihar Borno sakamakon zanga-zangar da masu keke napep suka yi a birnin Maiduguri, kan...
Mataimakin Gwamnan Jihar kano Farfesa Hafizu Abubakar ya rubuta wata wasika ga Hukumar ‘yan sanda da Hukuma tsaro ta farin kaya, SSS, inda ya bayyana cewa...
Inuwar Jama’ar Kano tace kalubalen da ta fuskanta a shekarar da ta gabata ya biyo bayan karancin kudin shiga da ta fuskanta a shekarar 2017. Wata...
An tsige shugaban majalisar dokoki ta jihar Kano Yusuf Abdullahi Ata. A wani zaman da ‘yan majalisar sukayi da sanyin safiyar nan, ‘yan majalisa 27 ne...
Wani masani a fannin fasaha Mista Adetolani Eko, ya shawarci Gwamnatin Tarayya ta gaggauta zuba jari a fannin fasaha don ta inganta tattalin arzikin kasar nan....
Masana harkokin shari’a da doka sunce kundin tsarin mulkin kasar nan, sashi na sha takwas da cikin baka ya baiwa kowanne dan kasa damar samun ilmi...
Rundunar sojin kasar nan ta cafke wasu ‘yan fashi da makami a babban hanyar zuwa Abuja dake cikin garin Keffi ta jihar Nasarawa. ‘Yan fashin sun...
Majalisar Dattawa ta yi watsi da rade-radin da ake yi na cewa akwai wani shiri na tauye hakkokin ‘yan jarida, ta hanyar soke dokar da take...
An fara kidayan kuri’un zaben shugaban kasa da aka yi jiya Lahadi a Mali. Rahotanni sunce an samu tarzoma da hare-hare da aka kai da rokoki...
Ministan shari’a kuma atoni JanarAbubakar Malami ya shaidawa rundunar tsaro ta ‘yan sanda cewa bata da hujja dangane da zargin da takewa shugaban majalisar dattawa sanata...
Gwamnatin Sudan ta Kudu ta sa hannu kan wata yarjejeniyar share fage tsakanin ta da wata babbar kungiyar ‘yan tawayen kasar domin raba iko, da zummar...
Mataimakin Jakadan Amurka a Najeriya David Young yanuna rashin jin dadinsa kan yadda halin tsaro ke kara tabarbarewa a Nigeria wanda yake sanadiyyar asarar rayuka. Jakadan...
Wani lauya mai zaman kansa anan Kano, Barrister Abdulkareem kabir Maude Minjibir yace tsarin dokar baiwa matasa damar tsayawa takara da shugaban kasa ya sanyawa hannu...
yan jam’iyyar APC a majalisar wakila 32 ne sukayi kaura zuwa jam’iyyar PDP. A zaman majalisar na talatar nan, karkashin jagorancin shugaban majalisar Yakubu Dogara wasu...
A jiya litinin hukumar zabe ta kasar Zimbabwe, tace duk kuri’ar da aka jefa a babban zaben kasar da za’ayiranar 30 ga watan nan zatayi tasiri,...