Manchester United ta bayyana cewa, kungiyar ta fara daukar matakai kan hirar da dan wasanta Cristiano Ronaldo ya yi da dan jaridar Birtaniya Piers Morgan kwanan...
Shugaban hukumar Alhazai ta kasa, Zikrullah Kunle Hassan, ya ce ,a cikin watan Disamba za su fitar da adadin mutanen da za su je aikin hajjin...
Kamfanin Twitter ya gaya wa ma’aikatansa cewa, zai rufe dukkanin ofisoshinsa tun daga yanzu har zuwa ranar Litinin. Sai dai a sakon da ya aika musu...
Ɗan takarar shugaban kasa a jam’iyyar APC, Bola Ahmed Tinubu, ya shaidawa shugabannin ƙungiyar Kiristoci ta kasa CAN cewa, ba zai saka batun addini a mulkinsa...
An haramta sayar da barasa a filayen kwallon da Qatar za ta karbi bakwancin wasannin cin kofin duniya. Za a ke rinka shan barasar ne a...
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, ya zargi wasu ‘yan siyasa a kasar da yin alkawuran karya, inda ya ce yana tausayin talakawan Najeriya da ke taso...
Shugaban hukumar yaki da cin hanci da rashawa mai zaman kanta (ICPC), Farfesa Bolaji Owasanoye, SAN, OFR, ya bayyana cewa, hukumar ta kwato sama da Naira...
Gwamna Nyesom Wike na jihar Rivers a ranar Alhamis ya yi alkawarin tallafawa Peter Obi, , dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar Labour Party, LP. Wike...
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa,mutane kashi 63 cikin 100 na ƴan ƙasa na fama da talauci. Alƙaluman binciken ma’aunin talauci na kasa ya tabbatar da hakan...
Babbar kotun jiha mai lamba 17, ta sanya gobe wato 18 ga wannan watan, domin ci gaba da sauraron shaida, cikin kunshin tuhumar da gwamnatin jiha...
Rundunar ‘yan sandan jihar Yobe, ta ce ta fara bincike kan zargin tsare wata Sadiya da mijinta Ibrahim Bature ya yi ba bisa ka’ida ba a...
Al’ummar unguwar Tudun Yola da ke karamar hukumar Gwale, a jihar Kano, sun koka dangane da kafa musu tirken service, wanda suke zargin zai iya cutar...
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano, ta gurfanar da wasu matasa a gaban otun majistret da ke unguwar Dantamashe, karkashin mai shari’a, Sunusi Danmaje, kan zargin hada...
Majalisar Dattawa tuni ta amince da ƙudurin babban bankin CBN na sake fasalin wasu takardun kuɗi Naira da za a yi a kwanan nan. Majalisar ta...
Mai tsaron gidan FC Porto, Diogo Costa, ba zai buga wasan sada zumuncin da Portugal za ta yi da Najeriya ba. Costa bai buga atisaye biyu...