Hukumar kashe gobara ta jihar Kano ta tabbatar da tashin wata gobara a cikin wani gini na sashin kimiyya wanda ya lanƙwame ofisoshi har guda biyar...
Limamin masallacin Juma’a na Ummul Abdulmalik da ke unguwar Jakara a birnin Kano, Mallam Aliyu Sa’id, ya bayyana cewa, yin saukar karatun Al-ƙur’ani ba shi ne...
Jarumi a masana’antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood, Sani Garba (SK), ya ce, labarin da a ke yaɗawa a shafukan sada zumunta na cewar ya mutu...
Shugaban jam’iyyar APC a jihar Kano, Hon. Abdullahi Abbas ya ce, Sanatan Kano ta tsakiya, malam Ibrahim Shekarau bai taɓa taimakon jam’iyyar ba, tun bayan ɗarewar...
Limamin masallacin na rundunar ƴan sandan kwantar da tarzoma na Mobile Barrack, mai lamba 52, da ke unguwar Panshekara a ƙaramar hukumar Kumbotso, ASP Adamu Abubakar,...
Limamin masallacin Juma’a na Abdullahi Bin Mas’ud, da ke unguwar Kabuga ‘Yan Azara, Malam Zakariyya Abubakar, ya ce, al’umma sai sun yi haƙuri da jarabawar tsadar...
Limamin masallacin Juma’a na Ammar Bin Yasir da ke unguwr Gwazaye Gangan Ruwa, Malam Zubairu Almuhammdi, ya ce, nasabar manzon Allah (S.A.W) tun daga kan Annabi...
Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta gargaɗi al’umma musamman ma matasa, da su kaucewa karya doka a lokacin gudanar da bikin Maukibi wanda za a gudanar...
Mataimakin gwamnan jihar Kano, Dr Nasiru Yusuf Gawuna, ya tabbatar da cewa gwamnatin jihar Kano za ta yi iya yin ta wajen taimakawa manoma ta hanyoyin...
Shugaban ƙaramar hukumar Dawakin Tofa, Alhaji Ado Tambai Ƙwa, ya ja hankalin iyaye da su ƙara kulawa da karatun ƴaƴansu, domin rayuwarsu ta zama abar koyi...
An raba kyaututtuka yabo ga jami’an ƴan sandan da su ka gudanar da Musabaƙar Alkur’ani, wadda a gabatar a ranar Laraba, a shelkwatar rundunar ƴan sandan...
Wasu ma’aurata sun fara neman sulhu a tsakanin su, tun kafin su shiga cikin kotun shari’ar musulunci da ke Kofar Kudu. Matar ta garzaya gaban kotun...
Shugaban hukumar tace fina-fiani da Ɗab’i ta jihar Kano, Isma’il Na’abba Afakallah ya ce, hukumar tace fina-finai za ta ci gaba sa idanu a kan masu...
A na zargin wasu ɓata gari da ba a san ko su waye ba, sun afkawa wani matashi mai suna Abdul’aziz Bachirawa da sara da duka,...
Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta tabbatar da kama wani matashi mai suna Muhammad Saifullahi, wanda ake zargin sa da gudar wa ƴan matansa wayoyi idan...