Daraktan wasanni na kungiyar kwallon kafa ta PSG, Leonardo ya ce har yanzu mai horas da kungiyar, Mauricio Pochettino bai nemi barin kungiyar Paris Saint-Germain ba,...
Mai horas da Liverpool, Jurgen Klopp, ya yi alkawarin cewa Liverpool za ta yi duk mai yiwuwa, domin tabbatar da cewa dan wasan ta, Thiago Alcantara,...
Kungiyar Jajirtattun mata ta kasa a jihar Kano, sun kai tallafin kayayyakin taimako zuwa ga makabartar Tarauni a jihar. Sakatariyar kungiyar, Hauwa Bello Fulani, ta ce...
Manchester United na dab da nada Ralf Rangnick a matsayin kocin rikon kwarya a kan kwantiragin watanni Shida. Mai horaswar ɗan kasar Jamus mai shekaru 63...
Babbar kotun shari’ar Musulunci mai zamanta a ƙofar Kudu, ƙarƙashin mai shari’a Ibrahim Sarki Yola, ta ci gaba da sauraron shaida a ƙunshin zargin da gwamnatin...
Mai horas da Arsenal, Mikel Arteta ya ce ya na son dawo da tsohon mai horas da Arsenal, Arsene Wenger, a wani matsayi, kuma tuni ya...
Babbar kotun shari’ar musulunci da ke zamanta a Kofar Kudu, ƙarƙashin mai shari’a Ibrahim Sarki Yola, ta ci gaba da shari’ar da gwamnatin jihar Kano ta...
A na zargin rigima ta kaure a tsakanin wata amarya mai suna Aisha Ilyasu da uwargidanta Murja Abubakar Maishanu, har ta kai ga amaryar ta ɗauki...
Kungiyar Bijilante da ke uguwar Ja’en Layin Maigari, a ƙaramar Hukumar Gwale, sun kama wasu matasa biyu da kuma magidanci guda ɗaya da ake zargin su...
Babbar kotun jiha mai lamba 16, ƙarƙashin mai shari’a Jamilu Shehu Sulaiman, ta fara sauraron shari’ar da hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ICPC, ta...
Wani matashi ya gurfana a gaban kotun shari’ar musulunci da ke zamanta a Kafin Maiyaƙi, a ƙaramar Hukumar Kiru, kan zargin satar Tunkiya. Matashin mai suna...
Rahotanni daga ma’aikatar muhalli ta jihar Kano, sun bayyana cewa, Allah Ya yiwa sarkin tsaftar Kano, Alhaji Jafar Ahmad Gwarzo rasuwa a ƙasar Saudiyya. Marigayin ya...
Manchester United ta tuntubi tsohon mai horas da Barcelona, Ernesto Valverde, game da aikin horaswa na wucin gadi da ta ke yunkurin ba shi. Valverde, mai...
Kotu a kasar Faransa ta yankewa, Karim Benzema, hukuncin dakatarwa tare da zaman gidan yari na shekara daya da kuma cin tarar Yuro 75,000, bayan da...
Mazauna yankin Gaida a karamar hukumar Kumbotso, sun yaba bisa hukuncin da kotun Panshekara a yankin ta yi, na samarwa da wasu matasa Biyu gurbi a...