Kotun shari’ar musulunci da ke zamanta a Kofar Kudu, karkashin mai shari’a, Ibrahim Sarki Yola, ta yi watsi da batun neman bayar da belin Abduljabbar Nasiru...
Hukumar kula da kafafen yada labarai ta kasa (NBC) ta ce, nan da wani lokaci gwamnatin Najeriya za ta hana aiki da duk wata Na’ura, wadda...
Gwamnatin tarayya ta yi sabuwar dokar bayar da hutun aiki na makwanni biyu ga duk magidancin da matarsa ta haihu matukar ma’aikacin gwamnatin tarayya ne. Da...
Mai Unguwar Sabon Sara da ke karamar hukumar Gwale, Malam Muhammad Salisu Imam, ya shawarci, mawadata da su kara kaimi, wajen tallafawa marasa karfi, domin rabauta...
Wani magidanci da ke tsare a dakin ajiye masu laifi na rukunin kotunan shari’ar musulunci, sakamakon zargin cinye kudi sama da Naira Miliyan Daya, wanda ke...
Kungiyar Bijilanten yankin Bubugaje a karamar hukumar Kumbotso na tuhumar wani matashi mai suna, Abdullahi Magaji, sakamakon zargin sa da su ke da satar Akuya. Matashin...
Wani magidanci da ya gurfana a babbar kotun shari’ar musulunci, da ke zaman ta a filin Hockey, karkashin mai shari’a, Malam Abdullahi Halliru Abubakar, ya yi...
Kotun majistret mai lamba 23, mai zaman ta a unguwar Nomans Land, karkashin mai shari’a, Sunusi Usman Atana, wasu mutane biyu sun gurfana a kotun da...
A ci gaba da gasar kwallon kafa ta makarantun gaba da sakandire wato (KASHIGA) da ke wakana a kwaryar birnin Kano. KUST Wudil-2 FCE (T) Bichi-2...
Dubun matasan ta cika ne a yankin Samegu dake karamar hukumar Kumbotso, bayan da a ka yi musu kururuwar dauki na zargin satar Awakai da Tumakai....
A na zargin rashin hakuri ya janyo cece-kuce a tsakanin wani mai karamar mota da kuma masu Adaidaita Sahu a Gadar karkashin kasa da ke Sabon...
‘Yan sanda sun gurfanar da wani matashi a gaban kotun majistret mai lamba 40, mai zamanta a unguwar Zungeru , karkashin mai shari’a Aisha Muhammad Yahaya,...
Al’ummar yankin Barkum da ke karamar hukumar Bunkure, sun koka kan yadda su ke zargin wani mutum, ya kawo Injinan yasar Yashi a kogin su, wanda...
Ƙungiyar Tseren ce mai suna Alaramma Cycling Club ta shirya Tseren keke na dukkanin shekara shekara da ta saba haɗawa, wanda a wannan shekarar a ka...
Kungiyar bunkasa ilimi da ci gaban demokradiya ta SEDSAC ta ce masarautar Gaya itace masarauta ta farko da kungiyar za ta yi hadin gwiwa da ita,...