Kungiyar masu Shuke-shuke ta kasa reshen jihar Kano ta koka dangane da rashin kulawa daga gwamnati wajen siyan tsirrai daga wurin su. Shugaban kungiyar, Aliyu Shehu...
Hukumar yawon bude ido ta jihar Kano ta ce, za ta hana shan Shisha a bainar Jama’a tare da hana kananan yara zuwa Otel da zarar...
Al’ummar yankin Jar Kuka Tsamiya Babba da ke karamar hukumar Gezawa a jihar Kano, sun yi kira da mahukunta da su gyara musu hanyar yankin su...
Safiyar Lahadi ne a ka samu wata hatsaniya tsakanin Direbobin Tirela da jami’an hukumar kiyaye afkuwar haɗura da na hukumar Karota a Sabon Titin Panshekara dake...
Limamin masallacin Juma’a na Ahlus sunnah da ke garin Dangoro, Dr. Abubakar Bala Kibiya, ya ce, wajibi ne al’ummar musulmi, su nemi kariyar Ubangiji daga Shaidanun...
Limamin masallacin juma’a na Shelkwatar rundunar Sojojin sama shiyyar jihar Kano, Flying Laftanar Ibrahim Umar Muhammad, ya ja hankalin al’ummar musulmi da su kyautata imani, wajen...
Na’ibin limamin masallacin Juma’a na Masjidul Kuba da ke unguwar Tukuntawa, Malam Ahmad Ali ya ce, duk wanda Allah ya azurta shi da tuba, ba shakka...
Kungiyar tseren keke ta Arramma dake Panshekara a ƙaramar hukumar Kumbotso, Za ta gudanar da gasar tseren Keke a safiyar ranar Lahadi. Wasan za a fara...
Limamin masallacin juma’a na Usman Bin Affan da ke unguwar Gadon Kaya, Dr. Abdullah Usman Umar, ya ce, kamata ya yi iyaye su kara sanya idanu...
Shugaban kungiyar daliban unguwar Sharada (SHASA), Bukhari Isah Sa’ed ya yi kira ga gwamnatin jihar Kano, da ta kara mayar da hankali wajen magance matsalar tsaro...
Wani matashi da ke tsare a dakin ajiye masu tuhuma na kotu ya ce, ya rubuta ritayar dole a kan harkar shaye-shaye, ba tare da neman...
Runduna ‘yan sandan jihar Kano, ta kai sumame wurin da a ke dibar fasinjoji ba bisa ka’ida ba, a yankin Kurna Rijiyar Lemo da ke karamar...
Kungiyar Bijilante ta yankin Gaida da a karamar hukumar Kumbotso, ta samu nasarar kama wasu tarin matasa da a ke zargin sun kwacewa wani matukin Adaidaita...
Wasu matasa uku sun gurfana a kotun masjistret mai lamba 24, da ke zamanta a unguwar Gyadi-gyadi, karkashin mai shari’a, Umma Kurawa, kan zargin hada baki...
Wani matashi ya shigar da karar wani mutumin kasar Lebanon, a babbar kotun shari’ar musulunci da ke Kofar Kudu, Alkali Ibrahim Sarki Yola, bisa kade shi...