Kakar wani yaro ta kai karar mahaifinsa wajen kungiyar kare hakkin dan Adam ta Global Community for Human Right Network, a kan zargin cin zarafin sa....
Mai martaba Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero ya yi kira ga iyayen yara da su mayar da hankali wajen ganin ƴaƴansu sun samu ilimi da...
Hukumar tace fina-finai da ɗab’i ta jihar Kano ta haram ta haska duk wasu fina-finai a jihar Kano, da aka nuna yin garkuwa da mutane ko...
Al’ummar karamar hukumar Malumfashi da ke jihar Katsina sun ce, katsewar layukan sadarwa a jihar, sakamkon kokarin jami’an tsaro na dakile ayyukan ‘yan bindiga, ya janyo...
Hukumar samar da ruwan sha ta jihar Kano ta ce, za ta samar da tsarin wanda ya biya kudin ruwa ne zai rinka samun ruwan sha,...
A na zargin wasu batagari sun sari wani matashi da makamai cikin dare, wanda ya yi sanadiyar mutuwar matashin a unguwar Bachirawa titin Jajira da ke...
Hukumar dauka da ladaftar da ma’aikatan shari’a ta Jihar Kano, karkashin shugaban ta, Babban mai Shari’a na jihar, mai shari’a Nura Sagir Umar ta dakatar da...
Iyalan marigayi Muhammad Sulaiman wanda ma su kwacen waya suka sokawa wuka ya rasa ransa a yankin Titin Yahaya Gusau a unguwar Sharada, sun ce da...
Malamar addinin musulunci a jihar Kano, Malama Tasallah Nabulisi Baƙo, ta ja hankalin shugabannin ƙungiyar sha’irai da su ƙara himma wajen tsaftace kalamansu, yayin da za...
Kungiyar kayan gwari bangaren ‘yan Attaruhu da ke kasuwar ‘Yan Kaba a jihar Kano, ta ce akwai bukatar al’umma su bayar da tallafi wajen ciyar da...
Wani masanin tarihi a jihar Kano, Malam Ibrahim Aminu Dan Iya ya ce, ba dan zuwan Turawa Arewacin Najeriya ba, da yanzu yankin a na amfani...
Al’ummar yankin Tudun Murtala Rinji da ke karamar hukumar Nasarawa na neman tallafin mahukunta da su gina wa ‘ya’yan su matsugunin karatu a makarantar kira’atul Qur’an....
Hukumar Hisbah ta jaddada haramta yin bara a gefen manyan tituna na kwaryar birnin Kano da kewaye. Babban kwamandan hukumar, Dr. Harun Muhammad Sani Ibn Sina,...
Magoya bayan ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Arsenal a jihar Kano, ta umarci magoya bayan ƙungiyar da su ƙauracewa shiga gidan kallon ƙwallon ƙafa na unguwar Makasa...
Na’ibin masallacin juma’a na Mukhtar Abbas na cibiyar addinin muslunci da ke unguwar Tarauni a jihar Kano, Malam Abdullahi Baffa ya ce, kar bawa ya rinka...