Hukumar kula da ingancin magunguna ta kasa reshen jihar Kano NAFDAC ta ce, za ta ci gaba kama masu yin abubuwa marasa kyau a cikin jihar...
Kotun shari’ar Musulunci dake PRP a unguwar Birgade, karkashin Alkalin Muhammad Bashir, an gurfanar da wani matashi mai suna Usman Iliyasu dan unguwar Jakara Tudun Nufawa,...
Wani matashi a yankin unguwar Farawa dake karamar hukumar Kumbotso, Kawu Rufa’I, ya ce a kan Magen da ya ke zargin an yi masa garkuwa da...
Sabon mai horas da kungiyar kwallon kafa ta Alfindiki United, Musbahu Ashiru Yahya wanda a ka fi sa ni da Musbahu Pillars, ya tabbatar da cewa...
Dan wasan kwallon kafar Nijeriya kuma wanda ya ke taka leda a ajin ‘yan rukuni na biyu a kasar Sweden, Abdulsalam Muhammad Magashi haifaffen dan unguwar...
Gwamnatin jihar Kano ta amince da sakin naira miliyan 144 domin biyan kudaden makarantar daliban jihar dake karatu kasashen waje wadanda gwamnatin da ta gabata ta...
Al’ummar unguwar ‘Yar Akwa da ke karamar hukumar Tarauni na zargin wani matashi da tayar da hankalin su wajen yunkurin Illata wani mutum. Al’ummar yankin na...
Sarkin tsaftar Kano Alhaji Ahmad Gwarzo ya bukaci al’umma da su rinka kokarin tsaftace kayan lambu yadda ya kamata da sinadarin kashe cuta kafin su ci....
Hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa reshen jihar Kano ta ce, gwamnati ta na mantawa da su wajen baiwa hukumar su kayan...
Wani mai sana’ar sayar da Bulo a jihar Kano Malam Babangida Ahmad ya ce, sun samu nasarar samarwa da matasa fiye da tamanin aikin yi a...
Tsohon dan wasan kungiyar Kwallon kafa, ta Man City Dakata da Samba Kurna a jihar Kano, Sa’id Adamu, ya koma kungiyar Kwallon kafa ta FC Ifeanyi...
Yanzu haka a iya cewa kiraye-kirayen da a ke yi wa matasa a jihar Kano da su shiga wasan kwallon Golf sakamakon sun wakilci jihar da...
Shugaban hukumar kwallon kafa ta jihar Kano, Sharif Rabi’u Inuwa Ahlan ya tabbatar da cewa kungiyoyin kwallon kafa 124 za su fafata a gasar cin kofin...
Kungiyar Kwallon kafa Ta Alfindiki United Fc Ta Dauki sabon mai horaswa, Musbahu Pillars wanda zai ja ragammar kungiyar har tsawon shekara guda. Cikin wata sanarwar...
Hukumar gudanarwar jami’ar Bayero da ke jihar Kano, ta musanta labarin da ake yadawa cewa ta soke zangon karatu na 2019/2020 da wasu jaridun Internet ke...