Al’ummar garim Ja’en dake ƙaramar hukumar Gwale, sun yi tattaki zuwa ofishin kamfanin rarraba hasken wutar lantarki na KEDCO, da ke Rubadu road Gyadi-gyadi dan gabatar...
Babbar kotun tarayya dake zaman ta a Gyadi-gyadi dake jihar Kano, ƙarƙashin jagorancin mai Shari’a Abdullahi Muhammad Liman, ta yi umarnin da a gabatar mata da...