Hukumar kula da Makarantun Islamiyya da Tsangayu ta Jihar Kano ta ce, rufe makaratun Islamiyya da budewa ya na hannun gwamnatin Jihar Kano, ba wasu mutane...
Hukumar kididdiga a Najeriya ta NBS ta bayyana cewar Kano ita ce matsayin ta biyu a jerin jihohin da ke da yawan marasa aikin yi, wadanda...
Karyewar wata babbar Gada a yankin unguwar Gaida Kwari da ke kusa da titin Zawaciki a karamar hukumar Kumbotso na janyo asarar rayuka da kuma dukiyoyi...
Mai horas da Liverpool, Jurgen Klopp, ya ce ya na sa ran kungiyar za ta yi sauri wajen ganin wasannin sada zumuncin da za ta yi...
A daren gobe Alhamis ne za a fitar da sabuwar jadawalin gasar Firimiyar kasar Ingila ta kakar 2020-21 wanda za a fara 12 ga watan Satumba...
Babbar kotun shari’ar musulunci da ke zaman ta a Shahuci, karkashin Alkali Garba Kamilu, wata matashiya mai suna Saratu Yusuf Kansakali, ta garzaya kotun ta na...
Gwamnatin jihar Jigawa ta ayyana gobe Alhamis, 20 ga watan Agusta a matsayin ranar hutu ga ma’aikata saboda zagayowar sabuwar shekarar musulunci, 1442H. Sanarwar mai dauke...
Gwamnatin jihar Kano ta bayyana gobe Alhamis, 20 ga watan Agusta a matsayin ranar hutu ga ma’aikatan jihar domin murnar sabuwar shekarar musulunci Alif 1442H. Gwamnan...
Al’ummar unguwar Maikalwa Na’ibawa da ke karamar hukumar Kumbotso sun koka a kan yadda mutanen yankin ke nuna rashin kulawa wajen gyaran makabartar yankin. Al’ummar unguwar...
Wasu jami’an da ke rabon gidan maganin sauro a unguwar Sharada sun samu wata karamar yarinya a daure a cikin wani daki tsawon wani babu sutura...
Arsene Wenger dismissed a report claiming he had offered to take over as the Netherlands coach. Toshon kocin Arsenal, Arsene Wenger, ya karyata jita-jitar da a...
Al’ummar unguwar Gurungawa da ke karamar hukumar Kumbotso sun wayi gari da ganin gawar wani matashi da ba san daga in da ya ke a wani...
Babbar kotun jiha mai lamba 13, karkashin Justice Ibrahim Musa Karaye ta fara sauraron wata shari’a wadda gwamnatin jiha ta gurfanar da wata mata mai suna...
Barcelona ta nada tsohon dan wasan ta Ronald Koeman a matsayin sabon kocin ta bayan sallamar Quique Setien da ta yi. Koeman mai shekaru 57, ya...
Daraktan kungiyar kwallon kafa ta Barcelona, Eric Abidal ya ajiye aikin sa a kungiyar sakamakon zazzaga wa kungiyar sa kwallaye 8 a raga da Bayern Munich...