‘Yan wasan kungiyar kwallon kafa ta Chelsea, Christian Pulisic da kuma Cesar Azpilicueta ba za su fafata a karawar da kungiyar za ta yi da Bayern...
Kungiyar kwallon kafa ta Arsenal ta lashe gasar cin kofin kalubale na kasar Ingila wato FA Cup bayan ta doke Chelsea da ci 2-1. Dan wasan...
Kungiyar kwallon kafa ta Birmingham City ta nada Aitor Karanka a matsayin sabon kocin ta. Karanka dan kasar Andulisiya ya rattaba kwantiragi na tsawon shekaru uku...
Kungirar kwallon kafa ta Oldham Athletic wacce take buga ajin rukuni na biyu, ta nada tsohon dan wasan Leeds United da Liverpool, Harry Kewell a matsayin...
Sarkin tsaftar jihar Kano Alhaji Ahmad Ja’afaru Gwarzo ya gargadi masu babbakar kawunan dabbobin da a ka yi layya a wannan lokaci na sallah da su...
Mataimakin shugaban karamar hukumar Dala, Hon Ishaq Tanko Gambaga, ya taya daukacin al’ummar musulmai murnar sallah tare da addu’ar Allah ya kawo karshen cutar Corona...
Mai horas da Manchester City, Pep Gurdiola ya ce haduwa da Jurgen Klopp da kuma Liverpool su ne babban kalubalen da ya taba fuskanta a aikin...
Kungiyar Napoli ta kasar Italiya ta dauki dan wasan gaban Nijeriya, Victor Osimhen a kan kudi Yuro miliyan 50. Dan wasan mai shekaru 21 wanda ya...
Tsohon Kfatin din kasar Kamaru wanda a ka fafata da shi a gasara cin kofin duniya na shekarar 1990, Stephen Tataw ya mutu. Stephen Tataw mai...
Babban jami’in gudanarwa kamfanin da yake rike da kungiyar kwallon kafa ta Liverpool, Peter Moore zai ajiye aikin sa a a karshen watan Agusta bayan da...
Babban limamin masallacin juma’a na Uhud da ke unguwar Mai Kalwa ƙaramar hukumar Kumbotso Dr. Khidir Bashir ya ce, annobar cutar korona ta haifar da matsaloli...
Limamin masallacin Abdullahi bin Abbas dake unguwar Sani Mainagge, Malam Abubakar Abdussalam, ya ce duk abun da al’umma za su yin a harkokin rayuwa dole ne...
Gwamnan Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya ja hankalin al’umma da su ci gaba da addu’o’I, domin kawar da annobar Corona da har yanzu a ke...
Lamamin masallacin Juma’a na unguwar Sharada a karamar hukumar birni a jihar Kano, Sheikh Muhammad Albaharu ya ce wanda Allah ya horewa yin layya ya taimaka...
Limamin Masallacin juma’a na alfur’an dake Nassarawa GRA a jihar Kano, Dr. Bashir Aliyu Umar hankalin al’umma ya yi da su mayar da hankali wajen layya...