Dan takarar gwamnan jihar Kano a jam’iyyar PDP Abba Kabir Yusuf ya bayyana dalilan sa na gurfanar da gwamnan Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje da wasu...
Ministan harkokin cikin gida, Ogbeni Rauf Aregbesola ya ce, Gwamnatin tarayya ta ayyana ranar Alhamis 30, da kuma Juma’a 31 ga watan Yuli, 2020 domin gudanar...
Hukumar kashe gobara a jihar Kano ta tabbatar da tashin gobara a wani gidan mai dake tashar Kofar Ruwa a daren jiya Litinin. Gobarar ta tashi...
Alamu sun nuna sanarwar sanya ranar rubuta jarabawar WAEC ta zo wa dalibai a ba zata, duba da yadda a ka rinka sanya ranar a na...
Mai horas da Liverpool Jurgen Klopp ya lashe kyautar gwarzon shekara na masu horaswa a kasar Ingila. Jurgen Klopp ya lashe wannan kyautar ne bayan da...
Al’ummar garin Jar kuka a jihar Kano sun nemi daukin mahukunta dangane fama da matsalar hanya da makaranta da asibiti da suka dade suna fama da...
Kotun Majistret mai lamba 72 karkashin mai Shari’a Aminu Gabari taki amincewa da rokon wani lauya da ya yi a kunshin shari’ar da kwamishinan ‘yan sanda...
Gwamnatin jihar Jigawa ta hana gudanar da wasu bukukuwan al’ada bayan an dawo daga Sallar Idi a fadin jihar. Kwamishinan lafiya kuma shugaban kwamatin dakile yaduwar...
Shugaban kungiyar sintiri ta Nijeriya Dr. Usman Muhammad Jahun ya ce, akwai bukatar dukkan jami’an tsaro a kasar nan a hada kai domin dakile rashin tsaro...
Shugabar kungiyar wayar da kan iyaye mata da sauran al’umma a kan yadda za’a dakile matsalolin da su ke damun mata, Hajiya Gambo A. Garba ta...
Kungiyar kwallon kafa ta Zenit St Petersburg dake kasar Rahsa ta dauki dan wasan bayan Liverpool, Dejan Lovren a kan kudi Fam miliyan 10.9. Dan wasan...
Ma’aikatar ilimi ta tarayya ta ce a ranar 4 ga watan Agusta na shekarar nan za a bude makarantu a fadin kasar nan. Cikin wata sanarwa...
Babbar kotun jihar Kano mai lamba 16, karkashin mai shari’a Nasiru Saminu, ta sanya ranar 17 ga watan gobe domin fara sauraron shari’ar Hon. Yusuf Abdullahi...
Babbar kotun jihar Kano mai lamba 8 dake zaman ta a Mila Road karkashin mai shari’a, Usman Na Abba, ta cigaba da sauraron shari’ar nan da...
Dan wasan kungiyar kwallon kafa ta Juventus, Cristiano Ronaldo ya sadaukarwa ga magoya bayan kungiyar gasar Serie A ta kasar Italiya da su ka dauka sau...