Wani lauya mai rajin kare hakkin al’umma Barista Rabi’u Sa’id Rijiyar Lemo ya bayyana cewa hukumar KAROTA bata da hurumin baiwa masu baburan adai-daita sahu lasisin...
Wasu gamayyar al’umma dake rajin samar da cigaba a jihar Kano sun fara wani gangamin aikin gyara da tsaftace Makabartu, inda aka fara da makabartar Tarauni...
Kwamishinan shari’a na jihar Kano Barista Ibrahim Mukhtar ya bayyana cewa gwamnatin Kano ta janye dukkan ‘yan sanda dake gabatar da wadanda ake zargi a gaban...
Saurari cikakken labarin acikin shirin Baba Suda tare da Ibrahim Abdullahi Soron Dinki. Danna alamar sautin dake kasa domin sauraro. Download Now Ayi sauraro lafiya.
Wannan labarin dama karin wasu labaran siyasar acikin shirin Hangen Dala na jiya Laraba tare da Abdulkadir Yusuf Gwarzo Ku latsa alamar sautin dake kasa domin...
Wani manazarci kan al’amuran yau da kullum kuma shugaban kungiyar cigaban ilimi da cigaban dimokradiyya a Kano Kwamaret Umar Hamisu Kofar Na’isa ya bayyana cewa a...
An gurfanar da wasu matasa biyu da aka boye sunayensu mazauna yankin Kurna dake nan Kano, a gaban hukumar Hisbah ta jiha kan sunyi aure ba...
Saurari cikakken shirin hangen dala na ranar Talata 25 2 2019 tare da Abdulkadir Yusuf Gwarzo Download Now Ayi sauraro lafiya
Saurari cikakken shirin baba suda na ranar Talata 25 12 2019 tare da Ibrahim Abdullahi Soron Dinki Download Now Ayi sauraro lafiya
A yau ne al’ummar duniya mabiya addinin kiristanci suka gabatar da bukukuwan kirsimeti wanda suke gabatarwa duk ranar 25 /12 na kowace shekara. Wakilin gidan radiyon...
Danna alamar sautin nan dake kasa domin sauraron cikakken labarin da karin wasu acikin shirin Baba Suda na jiya Talata tare da Aliyu Wali. Download Now
Danna alamar sautin nan dake kasa domin sauraron cikakken labarin dama karin wasu labaran a cikin shirn Hangen Dala na ranar Talatar data gabata tare da...
Wasu shafaffu da mai da ke fada aji a gwamnatin shugaban kasa Muhammadu Buhari ba su da alaka ku kadan da Bola Ahmad Tunubu gashi alkalma...
Mai alfarma sarkin musulmi Saadu Abubakar Na uku da mai martaba sarkin kano malam, Muhammad sanusi na biyu da karamin ministan lafiya sanata Olorumumbi mamora Sun...
Mai Magana da yawun hukumar gidan ajiya da gyaran hali DSC Musbahu Lawan Kofar Nasarawa, ya ce daga farkon shekarar 2019 zuwa yanzu mutane uku ne...