Wata mata mai suna Rahma Garba ta garzaya babbar kotun shari’ar musulunci dake zaman ta a post office, ta hannun lauyan ta Saleh Idris Bello, ta...
Limamin masallacin Juma’a na masallacin Usman Bin Affan dake unguwar Gadon kaya Dakta Abdallah Umar Usman, ya shawarci gwamnati da ta kara tsaurara matakan kare kai...
Kotun shari’ar musulunci dake unguwar Hausawar gidan Zoo a nan Kano ta aike da sammaci ga fitaccen jarumin fina-finan Hausar nan Haruna Yusuf wanda aka fi...
Gwamnatin jihar Kano ta bada umarnin rufe daukacin makarantun Firamare dana sakandare dake fadin jihar. Kwamishinan ilmi na jihar Kano Alhaji Sanusi Muhammad Sa’id ne ya...
Gwamnatin jihar Kano ta gurfanar da wani likita a gaban mai shari’a, Usman Na Abba a babbar kotun jihar mai lamba 8. Likitan mai suna, Dr...
Shugabanin masu gudanar da wasa na gasar cin kofin Barrisat M.A Lawal sun dakatar da gasar sakamakon cutar coronavirus. Sanarwar mai kunshe da sa hannun sakataren...
Mataimakin shugaban kungiyar Bijilante dake unguwar Sharada Bata a yankin karamar hukumar birni, Auwal Isah ‘yar doka, ya shawarci jami’an tsaro na ‘yan sanda da su...
Al’ummar garin Zangon Bare-bari a yankin Bachirawa dake karamar hukumar Ungogo sun gudanar da wata zanga-zangar lumana sabo da nuna kin amincewar su da wani sabon...
Gwamnatin jihar Kano ta ce ya zuwa yanzu ba’a samu bullar cutar Covid 19 wato Coronavirus a jihar Kano ba. Kwamishinan lafiya na jihar Kano Dr...
Mai Magana da yawun kotunan jihar Kano Baba Jibo Ibrahim ya ce, ba a bada belin mutum har sai kotu ta tabbatar da inganci nagartarsa kafin...
Wani kwararren Likita dake asibitin kashi na Dala Dakta Salihi Abdulmalik, ya bayyana shan taba amatsayin wacce ke bada gudunmawa wajen harhadewar jijiyoyi sakamakon wasu sinadaran...
Gwamnonin yankin Arewa maso Yamma sun ce za su rufe daukacin makarantun dake yankin daga ranar Litinin mai zuwa, saboda annobar cutar Coronavirus. Shugaban kungiyar Gwamnonin...
Gwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje ya kafa kwamitin da zai binciki yadda a ke ciyar da daliban firamare a fadin jihar Kano. Kwamitin karkashin...
Wani mahauci mai tukubar tsire ya gurfana a babbar kotun shari’ar musulinci dake Shahuci, karkashin alkali Garba Kamilu, saboda bashin kudin nama sama da Naira Dubu...
Wasu matasa da ake zargin sun tare wani dalibi a Sabuwar Kofa, sun kwaci wayarsa ta hanyar yi masa barazana da zabgegiyar waya. Tun da fari...