Hukumar kashe gobara ta jihar Kano, ta gargaɗi jami’anta da su ƙara jajircewa wajen gudanar da ayyukansu na yau da kullum. Jami’in hulɗa da jama’a na...
Gwamna jihar Kano, Abdullahi Ganduje, ya ki amincewa da murabus din shugaban ma’aikatan sa, Ali Haruna Makoda da wasu kwamishinoni uku. Hakan na kunshe ne cikin...
Rahotanni daga jihohi da dama a fadin kasar nan sun nuna cewa akalla Kwamishinoni 53, da ma’aikatan gwamnoni da dama ne suka ajiye aikinsu domin tsayawa...
Sakatariyar Ƙungiyar Yardaddun matan Kwankwasiyya, Hauwa Bello Fulani, ta ce kamata ya yi matan gida su fito a rinƙa damawa da su, wajen tallafawa masu ƙaramin...
Shugaban ƙungiyar Kano A Yau gobe ta Allah ce, Mallam Sani Sa’ed ya ce, matuƙar masu ƙarfi za su rinƙa tallafawa marayu da iyayensu da abubuwa...
Ƙungiyar nan masu rajin tallafawa masu ƙaramin ƙarfi da marayu, ta haɗa Zumunci KHZ Foundation, dake nan Kano, ta raba tallafin kayayyakin abinci a unguwannin Zoo...
Shugaban majalisar sarakunan askar ƙasar nan, kuma shugaban ƙungiyar askar a matakin ƙasa, Muhammad Yunusa Na Bango, ya ce, masu riƙe da madafun iko su ƙara...
Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje, a ranar Lahadin ya jajantawa iyalan malaman addinin Islama guda shida da suka rasa rayukansu a wani hatsarin mota da...
Kwamishinan Sufuri na jihar Kano, Mahmoud Muhammad Santsi, ya sauka daga mukaminsa, domin shiga takarar kujejar Majalisar Tarayya mai wakiltar kananan Hukumomin Gabasawa da Gezawa a...
Kwamishinan raya karkara na Kano Musa Iliyasu Kwankwaso ya sauka daga muƙaminsa domin takarar ɗan majalisar tarayya. A wata sanarwa da ya aike wa Freedom Radio,...
Babban mai taimakawa gwamnan Kano a kan ci gaban al’uma, Ahmad Dauda Lawan, ya ajiye muƙaminsa, domin tsayawa takara a zaɓen 2023. A wata sanarwa da...
Kwamishinan kasafin kuɗi na jihar Kano, Alhaji Nura Muhammad Ɗankadai, ya sauka daga muƙaminsa, domin takarar majalisar tarayya mai wakiltar Tudunwada da Doguwa. Mai taimakawa Gwamnan...
Kwamishinan ƙananan hukumomin jihar Kano, Alhaji Murtala Sule Garo, ya mika takardar barin aiki daga kan kujerar sa. Murtala Sule Garo ya sauka daga muƙaminsa ne,...
Kwamishinan ma’aikatar al’adu da yawon buɗe idanu a jihar Kano, Ibrahim Ahmad Ƙaraye ya sauka daga muƙaminsa, domin neman takarar ɗan majalisar tarayya mai wakiltar Ƙaraye...
Ma’aikatar Harkokin Addini ta Saudiyya ta jaddada wa limamai a masallatan ƙasar da ke jan sallar dare ta tahajjud da su daina tsawaita addu’o’in Al-ƙunutu don...